Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC a jihar Kogi ta ga rashi yayin da babban jigon siyasa kuma tsohon kakakin majalisar dokoki ya sauya sheka zuwa PDP tare da mabiya bayansa a jihar.
Gwamna Wike da takwaransa na jihar Benuwai sun tabbatar wa dunuya cewa kan su gwamnonin G5 a haɗe yake kuma muryarsu daya, zasu sanar da dan takararsu nan gaba.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya roki dukkanin masu neman kujerar gwamnan jihar Oyo a inuwar jam'iyyu adawa su gaggauta janye wa dan takarar PDP, Seyi Makinde.
Gwamnan PDP mai ci da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun ki halartar taron da aka gudanar a jihar Oyo a yau dinnan. Ana kyautata zaton wannan na da nasaba da Atiku.
Farkon wannan makon ne Babban Mai Binciken Kuɗin PDP na Jihar Gombe, Honorabul Mahmoud Mohammed Wafa ya fice daga jam’iyyar, ya koma NNPP mai alamar kayan dadi.
Wani dan takarar gwamnan jam'iyyar APC ya bayyana sauya sheka zuwa PDP saboda wasu dalilai da ba a bayyana ba. Gwamnan PDP ya yi masa tarba mai kyau a jihar.
Shugaban yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyar PDP, Tambuwal yace dan takarar su ne kawai zai iya magance matsalar tsaro da satar a Nigeria
A yau Gwamnonin G5 da ke fada da Atiku Abubakar a PDP za su bayyana matsayarsu. Gwamnonin za su duba yadda siyasar Jiharsa ta ke tafiya ne kafin su tsaida wani
Faruk Malami Yabo ya nemi takarar tikitin gwamna na jam’iyyar All Progressive Congress (APC), a yayin zaben fidda gwani kafin ya bar wajen kan zargin magudi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari