Jam'iyyar PDP
Bayanai su na fitowa a game da wadanda suka lashe zaben Gwamnonin jihohi da aka yi. An sanar da Jam’iyyar da ta ci zaben Gwamna a Jihar Nasarawa a zaben 2023.
An gama tattara kuri'u a Kebbi, babu wanda ya yi nasara tsakanin PDP da APC. Ratar ba za ta bada damar a ba APC nasara ba domin akwai kuri’un da aka kashe.
Yadda sakamakon zaben gwamna ke fitowa daga jihar Gombe, da kuma dan takarar da ke kan gaba tsakanin Inuwa Yahaya da Muhammad Jibrin Dabarde na jam'iyyar PDP.
Sakamakon zaben yan majalisar jihar Osun da aka gudanar ya nuna cewa jam'iyyar PDP ta yi galaba kan APC, ta ci yan majalisu 25 cikin 26 a majalisar dokoki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ekiti yayin zaben da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Shugaban jam’iyyar People’s Democratic Party a karamar hukumar Ezza ta arewa, jihar Ebonyi, Peter Nweke ya mutu sakamakon duka da yan daban siyasa suka yi masa.
A wannan zaben, jam'iyyar PDP ta samu nasarar samun kujerar farko ta majalisar dokokin jiha bayan da ta lallasa dan takarar jam'iyyar APC a jihar da ke Arewa.
Rotimi Amaechi wanda ya yi Gwamna na shekaru takwas a Ribas ya ce mutanen Tinubu su ka kawo Shugaban INEC. Tsohon Ministan Buhari ya bayyana haka ne a jiya.
Za ku ji abin da ya faru da masu neman takarar Gwamnonin Jihohi a Najeriya domin yanzu wasu sakamako sun fito daga irinsu Kaduna, Bauchi, Legas, Oyo zuwa Kano.
Jam'iyyar PDP
Samu kari