Jam'iyyar PDP
Dan takarar gwamnan PDP ya samu karuwa, ya hade da jam'iyyar Labour da su Peter Obi don tabbatar da tsige gwamnan APC mai ci a jihar Odun da ke Kudancin kasa.
Jigon jam'iyyar PDP, Dele Omenogor, a karamar hukumar Ukwuani dake Jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jamiyyar kan zargin rashin tsinanawa garinsu komai
An farmaki tawagar ɗan takarar gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar dake tafe ranar Asabar.
Mun kawo Bidiyon kyautar kaza ya kwadaito da wata mata za ta zabi Uba Sani. Matar da ta karbi kaza, ta tabbatar da cewa Uba Sani za ta ba kuri’a ya zama Gwamna
A rahoton da muka tattaro muku, mun kawo bayanai masu daukar hankali game da wasu jiga-jigan siyasar Arewa da ya kamata ku sani gabanin zaben gwamnoni na gaba.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan Takaran da ke hangen kujerar Nasir El-Rufai a Jihar Kaduna. Bayan dawowar mulkin farar hula a 1999 aka zabi Isa Ashiru Kudan
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris, al'ummar Neja za su fito domin zabar shugabansu tsakanin Muhammad Umar Bago na APC da Isah Liman Kantigi na jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP
Samu kari