Jam'iyyar PDP
An samu rikici tsakanin 'yan jam'iyyar APC da PDP na Majalisar Dokokin jihar Kwara kan batun tantance kwamishinonin jihar. PDP ta yi zargin cewa har yanzu.
A sakamakon mukami da karin wahala da aka ba Hon. Hajara Wanka ta jefa kafa daya a cikin ofishin Kwamishina a jihar Bauchi, ta bar Majalisar NWC a PDP a .Bauchi
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Kano, Yusuf Suleiman ya bayyana yadda 'yan jam'iyyar PDP da sauran 'yan jam'iyyun adawa ke ji da Ganduje ya zama shugaban APC.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gargadinta ga Bola Ahmad Tinubu shugaban Najeriya game da aniyarsa ta tabbatar da ya ragargaji sojin Nijar saboda sun yi juyin mulki.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da Ifeanyi Okowa sun shiga gana wa yanzu haka da gwamnonin jam'iyyar APC a babban birnin tarayya Abuja.
Gwamna Dakta Agbu Kefas na jihar Taraba ya samu sahalewar majalisar dokokin jihar na karɓo rance kuɗi daga bankuna huɗi, waɗanda suka kai Naira Biliyan N206bn.
A rana ɗaya, majalisar dokokin jihar Zamfara ta aminceda naɗin sabbin kwamishinonin da mai girma gwamna, Dauda Lawal, ya aika mata da sunayensu ranar Alhamis.
Jam'iyyar PDP ta saka tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a kwamitin zabe a jihar Bayelsa bayan majalisar Dattawa ta tantance shi a matsayin ministan Bola.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Jam'iyyar PDP
Samu kari