Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya taya gwamna Siminalayi Fubara da Kefas murnar samun nasara a kotun kolin Najeriya yau Alhamis.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban jam'iyyar PDP na jihar Legas a titin zuwa Ibadan jiya Alhamis da yammaci.
Hadimar Gwamna Godwin Obaseki a bangaren kula da kokarin ma'aikata, Sarah Ajose-Adeogun ta yi murabus ana daf da gudanar da zaben gwamna a jihar a karshen shekara.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a matsayin zababben gwamnan jihar. Fubara ya yabi Tinubu da Wike.
Kotun Koli ta raba gardama kan takaddamar zaben jihar Rivers inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na jam'iyyar PDP yayin da ta yi watsi da karar APC.
Kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto, inda ta yi watsi da daukaka karar da Saidu Umar na jam'iyyar PDP ya yi.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa Kotun Koli ta tabbatar da Agbu Kefas matsayin zababben gwamnan jihar Taraba, ta yi watsi da karar NNPP .
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto a yau Alhamis 25 ga watan Janairu tsakanin jam'iyyun APC da kuma PDP a jihar.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jos ta ki amincewa da bukatar PDP don dakatar da kakakin Majalisar jihar daga kin tabbatar da sabbin 'yan Majalisun APC 16.
Jam'iyyar PDP
Samu kari