Jam'iyyar PDP
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta yi kuskuren cire sunan PDP a jerin jam'iyyu yayin da ake rarraba kayan zaben cike gurbi da ake shirin yi a ranar Asabar.
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta nada Hon. Amina Arong Divine a matsayin shugabar matan jam'iyyar bayan mutuwar tsohuwar shugabar matan, Farfesa Stella.
Burin Atiku Abubakar na sake neman takara za ta gamu da cikas. Jagoran PDP, Bode Geoge yana ganin girma ya kama Atiku Abubakar, ya kyale yara su nemi mulkin Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya taya Gwamna Fintiri na jihar Adamawa murnar nasarar da ya samu a Kotun Koli.
Majalisar dokokin jihar Edo ta ɗauki mataki kan wani ɗan majalisa ɗaya yayin da ta sahalewa Gwamna Godwin Obaseki ya karɓo bashin makudan kuɗi don yin ayyuka.
Tsohon mai magana da yawun dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Daniel Bwala, ya yi kus-kus a karo na biyu tare da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar kan rashin yi masa jaje bayan fashewar bam a Ibadan da ke jihar,
A ranar Litinin, 29 ga watan Janairu, Kotun Koli ta tanadi hukunci a ‘karar da Aisha Binani ta daukaka na neman a tsige Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa.
Philip Aivoji, shugaban jam’iyyar PDP reshen jjihar Legas da ‘yan bindiga suka sace ya shaki iskar ‘yanci bayan kwanaki hudu. 'Yan sandan Ogun sun tabbatar da hakan.
Jam'iyyar PDP
Samu kari