Jam'iyyar PDP
Hukumar EFCC ta sake bankado da maganar karkatar da kudin makamai da ake zargin tsohon shugaban PDP, halliru Bello a mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
A karshe, Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ta tare a gidan gwamnatin jihar da ke birnin Osogbo bayan kammala gyaran da aka yi na tsawon lokaci.
Tsohon gwamnan Benue, Sanata Gabriel Suswam ya nuna sha'awar neman kujerar shugabancin jam'iyyar PDP ta kasa domin maye gurbin Dakta Iyorchia Ayi.
Yayin da ake jimamin kisan sojoji akalla 16 a jihar Delta, Gwamna Sherrif Oborevwore ya yi Allah wadai da harin inda ya sha alwashin daukar mummunan mataki.
Yayin aka hallaka sojoji 16 a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta, ana zargin wasu sojoji sun kona kauyen kurmus da safiyar yau.
Daniel Bwala wanda a baya ya rike mukamin kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, ya ce bai yi nadamar goyon Atiku da jam'iyyar PDP ba a zabeɓ 2023.
Kakakin majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu, ya ce babu wani laifi da Sanata Godswill Akpabio, ya aikata da har zai yi murabus daga kujerarsa.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi kira ga shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ta goyi bayan Sanata Abdul Ningi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari