Jam'iyyar PDP
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya sha alwashin hukunta ‘yar takarar jam'iyyar APC, Aisha Binani da sauran wadanda suka hada kai a zaben watan Maris.
APC, PDP da sauran jam'iyyu sun goge raini a jihohin da aka yi zaben cike gurbi. Jam’iyyar APC ta fi kowa tashi da kujeru masu yawa da aka gudanar a makon jiya.
An kashe mai shekara 40 ya mutu a wajen zabukan cike gurbi da INEC ta shirya. Mutuwar wannan mutumi a wajen zaben cika gurbin da aka shirya ya jawo zanga-zanga.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana zaben Majalisar Tarayya a mazabar Jalingo/Yorro /Zing a jihar Taraba a matsayin wanda bai kammala ba.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Bauchi, Abubakar Suleiman ya sake dawowa kan kujerarsa bayan nasara a zaben da aka gudanar a jiya Asabar 3 ga watan Faburairu.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da ifeoluwa Ehindero na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya ta Akoko a jihar Ondo.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da wanda ya yi nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Legas inda ta ce Laguda na APC shi ya lashe zaben.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya shawarci 'yan Najeriya da su gyara kuskuren da suka yi ta hanyar zaben jam'iyyar PDP, ko kuma su ci gaba da shan wahala.
Jam'iyyar PDP ta musanta korafin da wata kungiya ta aika wa Bola Ahmed Tinubu cewa ta haɗa kai da gwamna da nufin jirkita sakamakon zaben Guma 1 yau.
Jam'iyyar PDP
Samu kari