Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Wutar lantarki mai tsananin Karfi da aka kawai yankunan Kauran Juli da Gwargwaje a birnin Zazzau tayi ajalin mutane 11 ciki har da mai juna biyu da ‘dan sanda.
Mutanen garin Dadin-Kowa karamar hukumar Yamaltu/Deba da ke jihar Gombe sun koka kan jinkiri wurin kaddamar da tashar lantarki na Dadin-Kowa duk da kammalawa.
Majalisar dattawa a Najeriya ta bayyana bukatar ganin ministar kudi don yin bayani kan wasu kudade da ake neman bahasi a kansu na ma'aikatar makashi ta kasar.
Kwamitin majalisar dattawa ta Najeriya kan wutar lantarki ya bayyana aikin samar da makamashi na Mambilla a matsayin yaudara, duk kuwa da tanadin kasafin kudi
Wasu ma'aurata tare da biyu daga cikin yaransu sun kwanta dama sakamakon wata gobara da ta tashi a ɗakin da suke bacci bayan dawo da wutar lantarki a Kaduna
Hukumar kula da harkokin sadarwa ta bukaci dakatar da karin farashin kudin waya da hawa yanar gizo. Jama'an Najeriya sun wayi gari kurum sun ji farashi ya canza
Za a ji labari Kamfanin BUA ya rubuta takarda bayan barazanar ‘yan majalisar dokokin Kogi na karbe masa fili, BUA yace Gwamnatin Kogi za ta iya karbe filin.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari