Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ta samar da wutar lantarki mafi yawa a karkashin mulkin Shugaba Buhari fiye da sauran gwamnatocin farar hula da suka wuce.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Najeriya na bin jamhuriyar Nijar, Benin da Togo kudaden da suka kai Naira biliyan 5.86 a shekarar 2020 na wutar lantarki da gwamnatin Najeriya ta nemi kasashen.
Za a ji Ministan, harkokin wutar lantarki ya koka game da yadda karfin wuta yake kara sauka kasa a Najeriya. Daga 5000mw, abin da ake da shi ya koma 4100mw.
Ma'aikatan wutan lantarki na Najeriya sun janye yajin aikin da suka fara a yau Laraba 17 ga watan Agusta kan wasu bukatunsu da suka ce gwamnati ta gaza cika mus
Mambobin Kungiyar ma'aikatan wutar lantarki sun fada yajin a hedkwatar su ta Kamfanin Rarrabe Wutar Lantarki na Kaduna, bisa ga umarnin shugabannin kungiyar.
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN), ya yi kira ga ma’aikatan wutar lantarki da su dakatar da yunkurin yajin aikin da suke sonfarawa a ranar 17 ga wata
Alamu na nuna cewa matsalar wutar lantarki a Najeriya na iya kara kamari daga ranar Laraba, yayin da kungiyar kwadago ta umarci ma’aikata a bangaren wuta...
Jihar Kuros Ribas - Yanke wutar Lantarkin mutanen da ba su biya kudi ba ba tare da ba su gargadin kwana goma daga kamfanonin rabawa wuta na DISCO ya sabawa dok.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari