Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Shugaban hukumar kula da wutar lantarki ta kasa Sunusi Garba ya haramtawa ma'aikatan kamfanin rarraba wutar lantarki cajar kudade a hannun kwastomomin da aka ya
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, yanzu haka an kammala aikin wutar lantarkin Zungeru da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarijn yiwa 'yan kasa.
Ministan wuta ya koka kan yadda kwastomomi ciki harda wasu manyan ma'aikatun gwamnati ke kin biyan kudin wuta akan lokaci duk kuwa da arhar da wutar ta ke da
DisCos da GenCos sun gagara sauke nauyin bashin da ake binsu a Najeriya. Abin da hakan zai jawo shi ne za a koma rayuwa cikin duhu din-dim a wurare dabam-dabam.
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Wani dan Najeriya ya fusata yayin da aka zo yanke wutar NEPA a gidansa. Ya bayyana fushi ta hanyar bin dan NEPA a guje da adda a hannunsa, jama'a sun girgiza.
Wani matasi ya ba jama'a dariya inda suka dinga tsokaci kala-kala kan yadda ya kwashi janaretonsa karami ya nufa gidan mai domin siyan fetur cike da alfahari.
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari