Rikicin PDP
Atiku Abubakar ya je kamfe, ‘Yan takara da jagororin Jam’iyyar PDP sun yi watsi da shi, sa idai sauran mutanen gari sun yi dandanzo domin ganin 'dan takaran.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa suna da cimma matsaya kan dan takarar shugaban kasan da al'ummar Ribas zasu zaba a babban zaben watan Fabrairu
Laila Buhari, yar takarar majalisa na Kano Central karkashin PDP ta zargi shugaban jam'iyyar na kasa, Ayu, da ingiza wutar rashin jituwa a jam'iyyar ta Kano.
Hadimin Atiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya bayyana cewa Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas kuri'a daya tak gare shi, don haka ko babu shi su sun cigaba da kamfen.
A gaban Uwargidar ‘dan takaran PDP a 2023, Hajiya Titi Abubakar, Bala Mohammed ya tabbatarwa mutanen jihar Bauchi cewa babu wata rigima da shi da Atiku Abubakar
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce idan gwamnonin tawagar G-5 suka kulle kofar sulhu ba wanda ya isa ya sa su sauya ko da kuwa sama da kasa zasu haɗe.
Da aka je kotu, an ji labari an yarda Shehu Umar ne wanda ya lashe zaben tsaida gwani na Sanata a Bauchi. Sauran wadanda aka yi kararsu sun hada da APC da INEC.
Za a ji Shugaban PCC na Imo bai yarda da Emeka Ihedioha ba, ya ce 'dan siyasar yana cikin wadanda ake ganin su na yaudarar ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar
Jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP reshen jihar Gombe ta rasa wani babban jigonta inda ya koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) gabannin zabe.
Rikicin PDP
Samu kari