Rikicin PDP
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Yayin da ake kara samun sabani tsakanin gwamnan Ribas, Fubara, da Wike, kwamishinoni hudu sun yi murabus daga aiki. Sun kuma bayyan dalilan da suka sa su ajiye aikin
Siyasar jihar Imo ta sake daukar zaf yayin da jiga-jigan PDP ke ci gaba da ficewa daga jam'iyyar. Na baya-bayan nan shine shugaban jam'iyyar wanda ya yi murabus.
Kwana daya kacal bayan tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi murabus daga jam'iyyar PDP, wasu jiga-jiganta takwas sun yi murabus a yau Laraba.
Rahotanni sun bayyana cewa kwamishinan shari'a na jihar Ribas wada kuma dan a mutun ministan abuja, Nyesom Wike ne ya yi murabus daga gwamnatin Fubara.
A yayin da jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta shirya gudanar da zaben fidda gwani a ranar 25 ga watan Afrilu, Legit Hausa ta kawo bayani kan manyan 'yan takara 3 a zaben.
Hon Emeka Ihedioha, tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, ya bayyana murabus dinsa daga jam’iyyar PDP bayan kwashe shekaru yana tare da ita.
Legas tana cikin jihohin da sai dai jam'iyyar PDP ta gansu kuma dole ta bar su a tarihi. Haka tun daga zaben 1999 zuwa yau, PDP ba ta taba kafa gwamnati a Yobe ba.
Gwamnan Ribas ya kuma fuskantar sabuwar matsala bayan da majalisar jihar ta bijirewa umarnin babbar kotuna jihar tare da rattaba hannu kan dokar kananan hukumomi.
Rikicin PDP
Samu kari