Rikicin PDP
Mambobi 7 daga cikin 24 na majalisar dokokin jihar Zamfara sun dakatar da ƴan majalisa 16 da suka dakatar da kakakin majalisar, Bilyaminu Moriki.
Babbar jam'iyyar adawa, PDP, ta dakatar da shugaban jam'iyya na ƙaramar hukumar Jere a jihar Borno tare da sakatarensa kan rashin ƙadabi da ɗa'a.
Wasu mata masu ɗumbin yawa sun fito tattakin nuna goyon baya ga Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, sun roƙi ƴan siyasa su bar gwamnan ya yi mulki lafiya.
Jagororin jam'iyyar PDP na shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun ayyana goyin bayansu ga Sunday Ideh-Okoye a matsayin wanda zai maye gurbin Anyanwu.
Rikicin cikin gidan APC ya birikice har ta kai an kira taro na gaggawa. Abdullahi Umar Ganduje ya yi zaman gaggawa da shugabanni bayan samun ‘yan takara 3 a zabe 1
Wasu manyan ƙusoshi, Musa da Buba, sun haɗa kayansu sun fice daga babbar jam'iyyar adawa PDP, sun koma All Progressives Congress (APC) a shiyyar Kwara ta Arewa.
An rasa gane wanene halataccen 'dan takaran APC a zaben Gwamnan Edo domin kuwa an ba Hon. Dennis Idahosa, Sanata Monday Okpebholo da Anamero Sunday Dekeri tikiti.
Rikicin cikin gida ya shigo APC bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu. ‘Yan Majalisa 6 sun rubuta wasika zuwa Tinubu a kan rigimar da ta ratsa APC a Ondo.
Wani babba a PDP, Mark Jacob ya fadi yadda son kai ya cuci PDP a zaben shugaban kasa, ya bada shawarar a dauki mataki a kan Nyesom Wike saboda yadda ya taimaki APC.
Rikicin PDP
Samu kari