Rikicin PDP
Kwamared Philip Shaibu ya yi rashin nasara a gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja a kokarin dakatar da majalisar dokoki daga yunkurin tsige shi a jihar Edo.
Majalisar dokokin jihar Edo ta umurci alkalin alkalan jihar samar da kwamitin mutanen da za su duba zarge-zargen da ake yi wa mataimakin gwamnan jihar don tsige shi.
Stanley Ekezie, wani jigo a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ya ce masu zaɓe ne suka jefa Najeriya a mawuyacin halin da take ciki ta hanyar zaben gurbatattun 'yan siyasa.
Tsohon mai magana da yawun rusasshen kwamitin kamfen Atiku/Okowa na PDP, Daniel Bwala ya ce saida Najeriya sannan ƴan siyasa za su sanu fagen fafatawa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nanata cewa yana nan daram a jam'iyyar PDP, kawai dai ya yi ra'ayinsa ne a zaben shugaban kasa.
Jam’iyyar APC mai adawa a jihar Rivers ta shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya yi murabus daga kujerarsa saboda saba kundin tsarin mulkin Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Edo ta bayyana cewa zata canza hanyar miƙa sanarwar tsigewa ga Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo bayan ya yi gardama a farko.
Wasu gungun matasa da suka ƙunshi maza da mata sun yu zanga-zangar adawa da shirin majalisar dokokin jihar na tsige Shaibu daga kujerar mataimakin gwamna.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya bayyana cewa ya yi tunanin barin ofis lokacin da ake tsaka da rikicin siyasa tsakaninsa da Nyesom Wike.
Rikicin PDP
Samu kari