Rikicin PDP
Jagororin jam'iyyar PDP na shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun ayyana goyin bayansu ga Sunday Ideh-Okoye a matsayin wanda zai maye gurbin Anyanwu.
Rikicin cikin gidan APC ya birikice har ta kai an kira taro na gaggawa. Abdullahi Umar Ganduje ya yi zaman gaggawa da shugabanni bayan samun ‘yan takara 3 a zabe 1
Wasu manyan ƙusoshi, Musa da Buba, sun haɗa kayansu sun fice daga babbar jam'iyyar adawa PDP, sun koma All Progressives Congress (APC) a shiyyar Kwara ta Arewa.
An rasa gane wanene halataccen 'dan takaran APC a zaben Gwamnan Edo domin kuwa an ba Hon. Dennis Idahosa, Sanata Monday Okpebholo da Anamero Sunday Dekeri tikiti.
Rikicin cikin gida ya shigo APC bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu. ‘Yan Majalisa 6 sun rubuta wasika zuwa Tinubu a kan rigimar da ta ratsa APC a Ondo.
Wani babba a PDP, Mark Jacob ya fadi yadda son kai ya cuci PDP a zaben shugaban kasa, ya bada shawarar a dauki mataki a kan Nyesom Wike saboda yadda ya taimaki APC.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta tabbatar da tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Wabara a matsayin shugaban kwamitin amintattu BoT na ƙasa.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Tsohon mai goyon bayan Atiku, Audu Mahmood da dubban magoya baya cikin harda shugabannin jam'iyyar PDP sun watsar da laima, sun koma jam'iyyar APC a Jigawa.
Rikicin PDP
Samu kari