Rikicin PDP
Sulhu tsakanin Atiku Abubakar da su Gwamna Wike ya jagwalgwale, har ta kai Nyesom Wike ya gayyaci Gwamnan Legas domin kaddamar da wasu ayyuka da ya yi a jiya.
Za a ji Yadda zagin da ‘Dan takaran APC ya yi wa ‘Danuwan Shugaban Najeriya ya yi sanadiyyar ficewar Hon. Fatuhu Muhammed ya sauya-sheka daga APC mai mulki.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP hudu a masarautar Zuru ta jihar Kebbi tare da magoya bayansu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, rahoton Daily Sun.
A kokarin kawo karshen rikicin babbar jam'iyyar hamayya watau PDP, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, Da Atiku Abubakar sun amince da kafa wani kwamitin mutum 14
Kwanan nan sabani ya shiga tsakanin bangarorin PDP a yankin Ede a jihar Osun. Rikicin cikin gida ya turnkuke PDP, an hallaka wani ‘Dan Jam’iyya a wajen rigima,
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta jaddada cewa ta gamsu da kamun ludayin shugabanta na kasa Iyorchia Ayu, Premium Times ta rahoto. Sakataren watsa lab
An fara ƙishin kishin ɗin shirin da gwamna Wike ke yi idan har ba'a masa abinda yake so ba a jam'iyyar PDP, wani jigo ya ambaci sunan wani ɗan takara da zai so.
Dazu Gwamna Nyesom Wike ya yi zama da Atiku Abubakar domin a dinke barakar da ke PDP. Haduwar Atiku da Wike ya biyo bayan zaman BoT da shugabannin PDP suka yi.
Yayin da masu faɗa aji da shugabannin PDP ke kokarin shawo kan matsaloli a matakin ƙasa, sabuwar ɓaraka ta balle a jihar Kebbi, mambobi da yawa sun koma APC.
Rikicin PDP
Samu kari