Rikicin PDP
Wani babban jigon jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ya yi kura ga gwamna Nyesom Wike ya rungumi kaddara kawai domin babu wani abu sabo da mutane ba su sani ba.
Da alama Rikicin cikin gida ya nutsar da Jam’iyya, INEC ta fitar da ‘Yan takaran 2023 babu APC. Jam’iyyar ta samu kanta ne a cikin wasu rigingimu na cikin gida.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, yayin amsa tambayoyi a Makurdi, ya bayyana cewa ba zai yi musu da Atiku ba, saɓanin su na gida ne kuma tuni aka shawo kansa
Yayin da babban zaɓe ke ƙara matsowa, jam'iyyar LP a birnin tarayya Abuja ta samu samu cigaba yayin da wasu mambobin APC da PDP suka sauaya sheƙa zuwa cikinta.
Shahararriyar Jarumar Kannywood, Fati Mohammd, ta zolayi magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, kan mabiya da ya ke da shi
Bincike ya nuna Ademola Adekele ya ci riba da rikicin Adegboyega Oyetola da Rauf Aregbesola. Barakar da Jam’iyyar APC ta gagara dinkewa, ya jawo ta rasa Gwamna.
Za a ji cewa jiya tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi wata hira ta musamman da BBC Hausa, inda ya tabo wasu batutuwa da suka shafi siyasar kasa.
Za a ji Ademola Adeleke ya tabbatar da cewa da taimakon tsofaffin jiga-jigan APC ya lashe zaben Osun a dalilin rikicin tsohon Gwamna da Gwamna Gboyega Oyetola.
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Sakkawato ta gamu da tasgaro a kokarin na cigaba da mulkin jihar har bayan 2023, hadimin gwamna ya koma APC tare da magoya baya.
Rikicin PDP
Samu kari