Jihar Oyo
Hukumar rarraba wutar lantarki na Ibadan, IBDEC, ta ce Gwamnatin Jihar Oyo, ba bisa ka'ida ba, ta rufe mata ofisohinta saboda yanke wutar lantarki na Sakatariya
Masarautar Akure, babban birnin jihar Ondo, ta sanar da rasuwar tsohon sarki wanda gwamnan jihar da ya sauka ya tube daga mukaminsa yau Alhamis a wani asibiti.
Jami'an hukumar yan sanda reshen jihar Oyo sun samu nasarar damke wasu mata biyu bisa zargin cin amana da yunkurin yin garkuwa da mutane a Ibadan, babban birni.
Gwamna ya caccaki tsofaffin da ke son darewa kujerar Buhari a zaben 2023, inda yace sam basu cancanci su zama shugabanni ba ganin yadda jikinsu ya gaji a yanzu.
Yan sandan Jihar Oyo sun yi nasarar kama wani hatsabibin barawo da ya saba shiga gidajen mutane yana sata dauke da Iphone 16, kwamfuta laptop da wasu kayan sata
Mutanen garin Saki da ke kan iyakar Najeriya da Jamhuriyar Benin sun yi barazanar yin zanga-zanga saboda rashin man fetur a gari da suka yi ikirarin ana karkata
Mazauna wani yanki a jihar Oyo sun koka kan yadda farashin man fetur ya zama musu damuwa, suka bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata su shiga zanga-zanga.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wata mummunar gobara ta kama wani gidan mai a wani yankin jihar Oyo. An ga jami'ai na kokarin kashe mummunar gobarar.
Wata mota ta kutsa cikin wata tankar mai, lamarin da ya kai mummunan hadarin da ake tunanin ya kashe mutane da dama. Yanzu muke samun labarin faruwar lamarin.
Jihar Oyo
Samu kari