Jihar Oyo
Jam'iyyar PDP ta lashe dukkan kujerun ciyamomi 33 a zaben kananan hukumomin jihar Oyo da aka gudanar a ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, sai dai APC ta yi martani.
Gwamnatin jihar Oyo ta sanar da sanya dokar hana zirga-zirgar ababen hawa ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, ranar da aka shirya zaɓen kananan hukumomi.
Kasuwar kayan abinci ta duniya dake jihar Oyo ta yi gargadin daukar matakin ba sani ba sabo kan duk dan kasuwar da aka kama yana boye abinci domin daga farashi
An kama wani malamin tsibbu a Ifa, Onifade Oyekanmi, bisa laifin hada baki da abokansa wajen kashe wata mata mai suna Usman Aminat a kan neman kudi a Ibadan.
Babban fasto na cocin Redeemed Christian Church of God (RCCG) da aka sace a jihar Oyo ya kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan jami'an tsaro sun ceto shi.
An shiga fargaba bayan 'yan bindiga sun yi garkuwa da fitaccen Fasto kuma shugaban cocin RCCG a jihar Oyo da sauran fasinjoji a mota a kan hanyarsu ta zuwa Legas.
Yayin da wasu kafafen yada labarai suka sanar da mutuwar tsohon gwamnan Oyo, Dakta Omololu Olunloyo ya ƙaryata rade-radin inda ya ce har yanzu ya na nan.
Wata kotu a Ibadan ta yi umarnin a rufe wasu mutane 29 da ake zargi da fafutukar kafa kasar yarbawa da aka kama a jihar Oyo. Sun yi ynukurin kai hari
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsageru da ake zargi 'yan awaren Yarbawa ne suka kai farmaki ofisoshin gwamnati a jihar Oyo. An kame wasu daga cikinsu.
Jihar Oyo
Samu kari