Jihar Osun
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban Majalisar Shari'a ta Najeriya, Sheikh Abdul Rasheed Hadiyatullah wanda aka sanar a jiya Litinin 28 ga watan Afrilun 2025.
Oluwo na Iwo, Abdulrasheed Akanbi, ya ce Allah kadai ne garkuwarsa, kuma babu wanda zai iya tsige shi ko kashe shi tun bayan hawansa mulki a 2016.
Yayin da ake zargin wasu gwamnonin PDP na shirin komawa APC, wata kungiya a jihar Osun ta shawarci Gwamna Ademola Adeleke ya goyi bayan Bola Tinubu a 2027.
Wani ɗan majalisar wakilan tarayya, Oluwole Oke, ya fice daga jam'iyyar PDP. Sai dai bai bayyana jam’iyyar da zai koma ba, amma ya nemi mabiyansa da su bar PDP.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya gargaɗi sarakunan garuruwa 3 a Osun su shiga taitayinsu, su hana duk wani yiwuwar tada zaune tsaye a yankunansu.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Sarki Oluwo na Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya sha alwashin cewa babu wanda zai iya cire shi daga sarauta, duk da kokarin da ake yi domin hakan.
Tsohon ministan Jonathan ya ce rashin iya tafiyar da mulki ne ya haddasa rikicin Osun, yana mai bukatar a dauki matakin dokar ta baci domin kare rayuka da dukiyoyi.
Bayan rigima ta barke a Osun, gwamnatin jihar ta sake kakabawa garuruwan Ifon da Ilobu dokar hana fita daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe saboda dalilan tsaro.
Jihar Osun
Samu kari