Jihar Osun
Duk da rigimar da ta barke da aka rasa rayuka a Osun kan ikon ƙananan hukumomi, shugabannin APC na yankuna 14 da kansiloli a Osun sun koma ofisoshinsu.
Atiku Abubakar ya zargi jam'iyyar APC da ƙoƙarin kwace zaɓen Osun da karfi. Ya ce mutanen jihar sun nuna jaruntaka wajen kare dimokraɗiyya daga danniya.
FBI ta cafke Oba Joseph Oloyede, Sarkin Ipetumodu, bisa zargin satar kudaden tallafin COVID-19. Ya samu miliyoyin daloli ta hanyar takardun karya.
Rikicin siyasa a Osun ya yi sanadiyar mutuwar mutum 6. Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami’an tsaro don kwantar da tarzoma tare da hukunta masu haddasa rikicin.
Wasu miyagu sun yi yunkurin kashe babban darkta a hukumar gidaje ta ƙasa watau FHA, Remi Omowaiye yayin da yake hanyar komawa Osogbo yau Litinin.
Ana zargin 'yan bangar siyasa da jam'iyyar PDP ta yi hayarsu, sun kashe shugaban karamar hukumar Irewole, jihar Osun lokacin da fada ya barke kan hukuncin kotu.
Rikici ya barke a Osun yayin da APC da PDP suka yi artabu kan dawowar shugabannin APC. An harbe mutane biyu yayin da aka hana Amotekun da 'yan sanda kai dauki.
Yayin da ake zargin neman ta da husuma, Gwamna Ademola Adeleke ya zargi tsohon gwamna Adegboyega Oyetola da shirin tayar da zaune tsaye a Jihar Osun.
Wasu al'ummar yankin Ipetumodu a jihar Osun sun shiga damuwa kan rashin sanin halin da sarkinsu, Oba Joseph Olugbenga Oloyede ke ciki tsawon lokaci.
Jihar Osun
Samu kari