Jihar Osun
Za a ji kotu ta tsige Sabon Basaraken da aka nada a jihar Osun, Alkali yace babu wanda yake karagat, duk da Mai girma Gwamna ya bada sanarwar nada sabon Sarki
Sama da wata ɗaya kenan bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Osun, amma wasu jami'an yan sanda sun koka kan rashin biyan su hakkokin su na ba da tsaro a zaɓen.
Wani jigon APC a jihar Osun mai suna Kazeem Kekere a Apomu dake karamar hukumar Isokan ya bakunci lahira a wani sabon harin 'yan bindiga a jihar ta Osun...
A yau Asabar 20 ga watan Agusta ne rundunar 'yan sandan jihar Osun ta tabbatar da an kai farmaki kan ayarin motocin uwar gidan gwamnan jihar, Kafayat Oyetola a
A yammacin Juma'a, wasu da ake zargin miyagun 'yan bindiga ne sun kai wa tawagar uwargidan gwamnan jihar Osun, Kafayat Oyetola, mummunan hari a kasuwar Owode.
Bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Osun, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar ta zabi ranar 15 ga watan Oktoba, 2022 domin gudanar da zaben kananan hukumomi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Osun a ranar Alhamis ta ce ta cafke wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a lokacin da suke kokarin sace yar kasuwa
Bayan aikata manyan laifukan ta'addanci, hukumar yan sanda reshen jihar Osun ta damƙe wani kasurgumin ɗan kungiyar asiri da take nema ruwa a jallo tun a Maris
Kwanan nan sabani ya shiga tsakanin bangarorin PDP a yankin Ede a jihar Osun. Rikicin cikin gida ya turnkuke PDP, an hallaka wani ‘Dan Jam’iyya a wajen rigima,
Jihar Osun
Samu kari