Jihar Osun
Sarkin Iwo, Oba Abdulrashed Akanbi Telu 1 ya yi kira ga takwarorinsa na kasar Yarbawa su koma ga Allah kuma su daina hada Allah da wani. Sun yi masa martani.
Gwamnan jihar Osun ya bayyana kwarin gwiwar cewa, shi ya ci zaben da aka gudanar a jihar kuma tabbas kotu za ta tabbatar masa shi ya ci zaben nan kusa kada.
An yada wani bidiyo na auren wani matashi, wanda aka ce ya auri mata biyu a rana daya. Ya bayyana gaskiyar ain da ya faru da kuma yadda aka juya labarinsa.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Alkali Baba ya bukaci bincike kan zargin da ‘yar sanda Bamidele ke wa Abokin aikinta na lakada mata mugun duka a Osun.
Gwamna jihar Osun tare da mataimakinsa da wasu mambobin majalisar zartaswan gwamnatinsa sun fito an yi tattakin kilomita kusan 10 don nuna kauna ga Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulkin jihar Osun ta yi nasarar lashee baki daya zaben kananan hukumomin jihar Osun da aka gudanar ranar Asabar 15 ga watan Oktoba, 2022.
Wasu mutane cikin motocci, a ranar Alhamis, sun samu raunuka daban-daban a ayarin motoccin kakakin majalisar jihar Osun, Hon Timothy Owoeye, da suka yi hatsarin
Jami'an rundunar ƴan sanda ne ta jihar Osun suka gano gawar wani tsoho mai suna Oladepo Asaolu wanda mamallakin gidan haya bayan kwanaki huɗu da ɓacewarsa.
Hukumar yan sanda reshen jihar Osun ta musanta bididyo da rahoton dake yawo a kafafen sada zumunce cewa an farmaki Bola Tinubu, tace labarin da Bidiyo tsoho ne.
Jihar Osun
Samu kari