Jihar Osun
Yan bindiga sun sace Christopher Bakare, mai kula da gonar marigayi tsohon gwamnan Jihar Oyo, Otunba Alao Akala.Daily Trust ta rahoto cewa an sace Bakare ne a y
Abuja - Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Senata Abdullahi Adamu, ya ca faduwar APC a zaben gwamnan jihar Osun jarrrabawa ce daga Allah. Rahoton BB HAUSA NAJERIYA
Za a ji Ademola Adeleke ya tabbatar da cewa da taimakon tsofaffin jiga-jigan APC ya lashe zaben Osun a dalilin rikicin tsohon Gwamna da Gwamna Gboyega Oyetola.
Wani Jagoran APC ya ce Muhammadu Buhari ne ya jawo PDP ta lashe zaben Gwamna a Jihar Osun, ya ce dole sai an yi gyara kafin babban zabe na kasa da za ayi a 2023
Ademola Adeleke na PDP ya samu kuri’u 403, 371 wajen lallasa babban abokin hamayyarsa Gwamna Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 375,027.
Ministan harkokin cikin gida kuma tsohon gwamnan jihar Osun, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya yi martani kan kayen da jam’iyyar APC ta sha a zaben gwamnan jihar.
Da sanyin safiyar Lahadi 17 ga watan Yuli ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe.
Jihar Osun - Tsohon Mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a Jami’yyar People’s Democratic Party PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya taya Isiaka.
Ademola Nurudeen Jackson Adeleke, ne ya fito a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala a jiya Asabar 16 ga watan Yulin 2022 cikin sauki.
Jihar Osun
Samu kari