Jihar Osun
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da naɗin wasu sarakunan gargajiya 6 da zasu dare karagar mulkin a yankunansu, sannan ya ƙara wa wasu girma.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Prince Olagunsoye Oyinlola ya kadu bayan sanar da rasuwar addarsa mai suna Victoria Popoola wacce ta shafe shekaru 87 a duniya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana cewa ya cancanci zama shugaban kasa a Najeriya inda ya bayyana kyakkyawar alaka da ke tsakaninsa da Tinubu.
A cewar Gwamna Adeleke, tun a shekarun 1980 ya so zama mawaki, amma mahaifinsa ya ki amincewa inda ya tura shi makaranta har zuwa Amurka, har ya zama dan siyasa.
Wani babban malamin addinin islama, Sheikh Sulaiman Farooq Onikijapa, ya hango cewa nan gaba kaɗan Tinubu da Aregbesola zasu dawo inuwa ɗaya kamar da.
Kwanaki 30 kenan gwamna Adeleke ya shafe a kasar Thailand inda ya ce ya je yin hutu, sabanin rade-raden da ake na cewa ya je ayi masa aiki a guiwa.
Akalla daliban firamare 18 ne su ka kamu da tsautsayin amai da gudawa bayan cin abincin kyauta na gwamnatin jihar Osun da ta ke bayarwa, gwamnatin ta yi martani.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.
Yan Najeriya sun garzaya soshiyal midiya inda suka yi martani kan wani bidiyo da ya yadu wanda ya nuna yar sanda na sanya wa matar gwamnan Osun dan kunne.
Jihar Osun
Samu kari