Nyesom Wike
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran tawagar G5, Nyesom Wike, yace a watan Janairu mai kamawa zai bayyana wa kowa wanda zai tallata don ya gaji Buhari a zaben 2023.
Gwamnan Smauel Ortom na jihar Benuwai yace nan ba da jimawa ba zasu shawo kan matsalolin da suka hana jam'iyyar zaman lafiya domin lashe zabe mai zuwa 2023.
Daga katshe dai abubuwa ba su yi daɗi ba a kokarin jam'iyyar PDP na dinke barakar cikin gida tsakaninta da Gt, tuni dai Atiku Abubakar ya fara daukar matakai.
Gabannin zaben 2023, masu biyayya ga jam'iyyar PDP sun yi watsi da rade-radin da ake yi cewa Gwamna Nyesom Wike zai juyawa jam'iyyar baya da goyon bayan Tinubu.
Majiyoyi sun ce gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya koma bayan takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC gabannin babban zaben 2023 bayan raba gari da Atiku.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ko kadan babu wani saɓani da takaddama tsakaninsa da Atiku Abubakar, yakinsa kawai a sauya Ayu daga shugaban PDP kawai
Rigingimun dake faruwa a babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da ta'azzara yayin da Wike da Ortom suka haɗu da Atiku a filin jirgin Makurdi, yan G5 ba su jira ba.
Mafi yawan 'yan siyasan da sun yi Gwamna a jihohinsu su ne a Majalisar Dattawa. A zaben 2023, akwai gwamnoni 7 da ke barin ofis da suka hakura da zama Sanata.
Abubuwa na ƙara cakudewa babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa yayin da gwamna Wike ya yi wasu kalamai dake nuna gara tikitin musulmi da musulmi da ɗan arewa a 2023
Nyesom Wike
Samu kari