Nyesom Wike
Gwamnan Ribas, Nyesom Wikez ya bayyana cewa tawagar G5 na nan ba ta mutu ba kuma zata taka muhimmiyar rawa ranar zaben shugaban kasa 25 ga watan Fabrairu, 2023.
Gwamnan jihar Ribas, Nyeson Wike, ya sake caccakar masu goyon bayan aiwatar da tsarin da CBN ya zo na shi na canja fasalin takardun naira don kuntata mutane.
Primate Ayodele, jagoran cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa duk dan takarar shugaban kada da Gwamna Wike ya marawa baya ba zai ci zabe ba.
Dakuku Peterside, jigon APC a jihar Ribas, ya bayyana cewa Gwamna Wike bai da tasirin da zai iya taimakawa dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamna Wike na Jihar Ribas ya amince wa kwamitin shirya taron kamfen din takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC tayi taronta a filin wasa na Yakubu Gowon kyauta
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana shirinsa na shiga karar da aka kai gwamnatin tarayya kan batun daina amfani da tsoffin takardun naira nan da kwana
Isaac Fayose ya ce Gwamna Nyesom Wike yana yi wa Bola Tinubu aiki a Ribas, ‘Danuwan fitaccen ‘dan siyasar ya fadawa magoya bayan Peter Obi lakanin cin zabe.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sahale wa kwamitim kamfen shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP su yi amfani da babban filin kwallon Adokiye Amiesimaka.
Kotun majistare dake zamanta a Fatakwal ta bada umurnin tsare magoya bayan Atiku a gidan yari har ranar 22 ga Maris. Ana tuhumarsu da yin taro ba bisa ka'ida ba
Nyesom Wike
Samu kari