Matasan Najeriya
Kwanaki kusan biyar da aka ji ta fito a bidiyo tana wasu kalamai, Sadiya Marshall ta janye maganganun da ta yi a kan Layla Ali Othman da Abdulrasheed Maina.
An samu tashin hankali kwanan nan a garin Ojah na jihar Edo. Wasu matasa a garin sun kai hari tare da kona fadar Olojah na Ojah, Oba Okogbe Lawani.
Wasu miyagu sun halaka shugabannin matasa biyu a jihar Delta ranar Litinin da ta gabata, Sanatan jihar ya yi Allah wadai da kisan gillan, ya nemi a ɗauki mataki.
Wani dattijo da aka gano yana aikin neman na kai duk da cewar a duke yake tafiya ya samu kyautar kudi sama da naira miliyan 17 daga wajen yan Najeriya.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno wani dan Najeriya yana kuka da hawaye yayin da yake bada labarin halin da ya shiga sakamakon karayar arziki.
An gano yadda sauraniyar kyau a Najeriya ta fara safarar miyagun kwayoyi da kuma yadda NDLEA suka dura gidanta don binciken abin da take aikatawa.
Wani matashi mai suna Daniel Bamidele wanda ke aikin damfara ta yanar gizo wato Yahoo, ya farmaki iyayensa da wuka bayan sabulunsa na tsafi ya ki aiki.
Murja ta fito a sabon bidiyo bayan Hisbah ta ce tana neman waɗansu masu amfani da shafin TikTok bisa laifin furta kalaman batsa cikin wasu bidiyo da suka yi.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kungiyar CAN da ta taimaka wajen yakar cin hanci da rashawa ta hanyar yin wa’azin hakuri da juriya don yan Najeriya su sauya tunaninsu.
Matasan Najeriya
Samu kari