Matasan Najeriya
Sanata Shehu Sani ya ce yan Najeriya basa bukatar karanta littafin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari domin dai komai ya faru ne a kan idanunsu.
Hukumar NSCDC ta cafke wani mahaifi mai suna Chinana Talida a birnin Abuja a kokarin siyar da ɗan cikinsa mai shekaru shida a duniya kan kudi miliyan 20.
Kungiyar al’ummar Najeriya mazauna kasar Burtaniya, sun tabbatar da rasuwar wata matashiya, Oluwaseun Bello wacce aka yi bikin kammala karatunta a kwanan nan.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da cewa mota ta murkushe wani matashi jim kadan bayan ya kwace wayar wata mata a birnin Kano a daren jiya.
An bayyana yadda matasan Najeriya suka shilla kasar Indiya domin halartar taron zagayowar ranar 'yancin kai a kasar da ke nahiyar Asiya da za a yi nan kusa.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya inda ta koka da hawaye bayan saurayinta na shekaru bakwai ya watsar da ita sannan ya auri wata daban.
Wani mazaunin Birtaniya na bukatar duk wanda zai iya yin bidiyon minti uku yana sharbar kuka. Kukan da mutum zai yi a bidiyon ya zama kamar gaske kuma za a biya shi.
A kauyen Dele Jesus da ke jihar Gombe, an samu rahoton cewa wani matashi ya bankawa gidaje hudu wuta, inda suka kone kurmus. Hukumar NSCDC ta kama shi.
Hukumar NITDA da wasu hukumomin gwamnati biyu sun mika kyaututuka ga matar nan MumZee wacce ke tashi duk asuba don yi wa mijinta girki da zai tafi da shi aiki.
Matasan Najeriya
Samu kari