Matasan Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Wani faifan bidiyo ya nuna irin shaukin da wani matashi ya jefa mahaifiyarsa a ciki bayan da ya aika mata kudi a matsayin kyautar watan Ramadan..
Wani bidiyo ya nuna yadda wani dan Najeriya ya ba da himma, ya zage ya daga buhun shinkafa da bakinsa, ta hanyar amfani da hakoransa da Allah ya masa.
Wata budurwa ta bayyana jin dadi da yadda ta bude shago a madadin ta kashe kudin wurin yin bikinta. Ta bude shagon siyayya kana ta ce tana jin dadin yin hakan.
Wasu jagororin matasa a jihar Ribas sun ɗiga ayar tambaya kan shugaban APC na jiha da wasu kusoshi, sun ce suna kulla makircin sauke Gwamna Fubara daga mulki.
Sabanin wani rubutu da aka dinga yadawa a yanar gizo kan ba matasa tallafin N500,000, gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ba ta da wannan shirin.
Wani dan Najeriya ya taki sa'a bayan da ya tsinci wayoyin iPads guda 500 a wurin aikinsa amma da ya kai rahoto ga manajansa, sai aka ce ya rike su an bashi kyauta.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kaddamar da shirin ba da tallafin N50,000 ga 'yan Najeriya musamman ga masu sana'o'i da kananan 'yan kasuwa a fadin kasar.
‘Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu kan zargin shiru da EFCC da shugaban kasa Bola Tinubu suka yi akan batun dakatacciyar minister jin kai, Betta Edu.
Matasan Najeriya
Samu kari