Matasan Najeriya
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bai wa daliba Hajara Ibrahim Dan'azumi kyautar naira miliyan biyar inda hukumar Alhazai ta ba ta kyautar kujerar hajji.
Wani ‘dan Najeriya a Kano wanda ya siya buhun siminti ya cika da mamaki lokacin da ya samu kira daga mai siyar da simintin yana fada masa cewa yana da sauran N400.
Rundunar 'yan sanda a Legas da Hukumar NEMA sun tsaurara tsaro a wuraren adana abinci yayin da ake cikin wani mawuyacin hali da fashe-fashen rumbunan kayan abinci.
Wani ‘dan Najeriya ya zolayi mutane a titi ta hanyar ajiye kudinsa a kasa tare da daukar bidiyon abin da suka yi da suka ga kudi. An gano gaskiyar wasu mabarata.
Kungiyar mataan Najeriya NYCN reshen Turai ta bayyana cewa bai kamata a fara yunƙurin tsige Shaibu daga kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo ba a yanzu.
Elon Musk, mai kamfanin X ya yi martani bayan daukewar shafukan Facebook da Instagram inda ya ce su kam shafinsa na tafiya yadda ya kamata ba kamar na Zuckerberg ba.
Wata matashiya ‘yar Najeriya ta haddasa cece-kuce bayan ta yada bidiyon adaidaita sahun da ta shiga. Keken na dauke da talbijin, fanka da lallausar kujera.
Wasu ‘yan matan Najeriya da ke aiki a kamfanin sikarin Dagote sun yi Karin haske kan wasu abubuwan da ke gudana na ‘yau da kullum na harkoki a kamfanin.
Yayin da aka fasa rumbun abinci a birnin Abuja, Ministar birnin Tarayya, Hajiya Mariya Mahmoud ta yi Allah wadai da bata garin da suka kai hari rumbun abincin.
Matasan Najeriya
Samu kari