Jami'o'in Najeriya
Mataimakin shugaban jami'ar jihar Kwara, Muhammed Akanbi, ya ce babu alamun hankali ace daliban da suka gama jami'a da sakamako mafi rinjaye suna neman aiki...
Paris Diamond daliba ce mai karantar fannin jarida a kwalejin ilimi na Alvan Ikoku da ke Owerri a jihar Imo. Dalibar mai shekaru 19 a duniya na tallar ruwa, tana siyar da shinkafa a makaranta duk a cikin kananan kasuwancin da...
Jami’ar tarayya ta Lafia (FULafia), ta kammala shirye-shiryen bada digirin karramawa ga Sanata Umar Tanko Al-Makura, sanannen malamin nan, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Ambasada Ahmed Gazali da kuma mashahurin mai arzikin nan...
Hukumar jami'ar aikin gona ta Michael Okpara da ke Umudike a jihar Abia ta mayar da martanin zargin shugaban makarantar da ake da lalata da malamar makarantar. Hukumar makarantar ta musanta aukuwar lamarin kamar yadda gidan...
An kori wani malami a makarantar koyar da aikin jarida ta Najeriya wacce ta ke jihar Legas a kan laifin neman wata daliba da lalata. Kamar yadda Jaridar Linda Ikeji ta ruwaito, Tene John malami ne a makarantar koyar da aikin...
A wani sabon kididdiga da kiyasi da aka yi a manyan makarantun da ke jihar Legas, ya bayyana cewa shigar banza ce ke kawo matsalolin fyade da kuma lalata da malamai ke yi da daliban...
Jami’ar Bayero da ke Kano, ta tabbatar da Karin kudin makaranta da na hayar dakunan dalibai da ke cikin makarantar. Ta ce Karin ya biyo bayan hauhawar kayayyaki a kasar nan. Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa, jami’ar ta sanar
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta bankado wasu manyan malaman jami’o’in Najeriya guda 100 masu darajar karatu ta Farfesa amma fa ta bogi, kamar yadda shugaban hukumar kula da jami’o’in Najeriya, NUC, ya bayyana.
Matsalar latata tsakanin daliban manyan makarantun gaba da sakandare ya addabi manyan makarantun kasar nan a 'yan kwanakin nan. Wanda aka yi ba da dadewa ba kuwa shine na jami’ar Babcock, wanda aka gano bidiyon wata budurwa suna..
Jami'o'in Najeriya
Samu kari