Jami'o'in Najeriya
Hukumar Kula da Jami'o'i ta Najeriya, NUC, ta amince a fara gudanar da karatun digiri a bangaren shari'ar musulunci a Jami'ar Bayero da ke Kano, BUK, rahoton Th
Wani matashi a jami'ar ABU ya gama da sakamakon da ba a taba ganin irinsa ba a jami'ar tun da aka kafa ta a 1962. Ya gama da sakamako mai kyau na karshe...
Majaisar dattawan Najeriya a zamanta na yau Talata ta amince da maida kwalejin fasaha dake Offa jihar Kwara zuwa jami'a, kuma ta amince da wasu kidirorin .
Wata matashiya a jami'ar ABU ta rushe tarihin jami'ar na tsawon shekaru 60. Ta fito da 1st class a fannin lissafi. Kadan daga tarihin ta ya bayyana a cikin nan.
Wata jami'a ta sanya sunan Hanifa Abubakar a wani titin da aka yi a cikin jami'ar. An ga hotunan yadda aka rada wa titin suna HANEEF ABUBAKAR ABDULSALAM a Nijar
Hukumar jarrabawar shiga jami'a ta JAMB ta bayyana lokacin da za a fara rajistar JAMB na shekarar 2022. Wannan na zuwa a yau Litinin a Abuja, inji rahoto..
Rahoto ya shaida mana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai hari yankin jami'ar tarayya dake Lafiya a jihar Nasarawa, sun samu nasarar sace wasu ɗalibai hudu.
Wasu matasa da ake zargin ‘yan daba ne sun kai farmaki wani bangare da ke cikin jami’ar Obafemi Awolowo a Ile-Ife inda su ka kai wa shugaban jami’ar farmaki.
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i na kasa, ASUU ta musanta maganar ministan kwadago da ayyuka, Chris Ngige, wanda ya ce N52.12b suka sakar wa kungiyar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari