Jami'o'in Najeriya
Gwamnatin tarayya ta hannun ministan kwadago, Chris Ngige, tace ma'aikatar kudi da tsare-tsare ta tarayya za ta fara rabon kudade ga jami'o'i a ranar Laraba.
Shugaban yankin jihar Legas na kungiyar Malaman jami'a a Najeriya ASUU, Dele Ashiru, ya bayyyana cewa babu Farfesan dake karban albashi sama da N416,000 a wata.
Yanzu muke samun labarin cewa, jami'ar Ilorin ta kori wani dalibinta da ya lakadawa lakcara dukan kawo wuka saboda kin taimaka masa a kan shirin SIWES na karatu
Kungiyar Malaman Jami'o'in Najeriya ASUU ta yi watsi da rahoton wani kwamiti da sashenta na Owerri tayi kan nadin Ministan Sadarwa, Isa Ali Pantami, matsayin.
Wani dalibin da ya lakadawa lakcararsa dukan kawo wuka ya bayyana gaskiyar abinda ya faru, ya ce ita ta fara jifansa da kofin shayi har ta ji masa rauni kafin n
Wani ɗalibi a jami'ar Ilorin ta jihar Kwara ya zane malamarsa a jami'a har sai da ta kwanta a asibiti saboda kawai ta ki taimaka masa a wani kwas da bai yi ba.
Kungiyar ASUU, reshen Jami'ar ATBU ta Bauchi ta soki nadin da aka yi wa Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Isa Pantami a matsayin Farfesa na harkar ts
Bayan nada Dr Pantami matsayin Farfesa an samu cece-kuce, lamarin da ya kai ga wasu ke ganin hakan ba gaskia bane. A bangaren jami'ar, ASUU sun gudanar da binci
Kano - Allah ya yiwa Farfesa Shehu Dalhatu na jami'ar Bayero dake Kano rasuwa da daren jiya, 5 ga watan Nuwamba, 2021 a kasar Masar bayan fama da rashin lafiya.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari