Jami'o'in Najeriya
Wata babbar yarinya 'yar Najeriya ta hau jirgi daga birnin Landan zuwa Najeriya jim kadan bayan da ASUU ta janye yajin aiki a kasar nan da aka jima ana yi.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya bayyana cewa, gwamnatin tarayya kadai ba ta da karfin iya rike jami'o'in kasar, Channels Tv ta ruwaito a yau.
Wasu malaman jami'a sun zabi cewa ka da a koma aiki a irin halin da ake ciki. Wasu malaman da ke koyarwa a jami’ar Usman Dan Fodiyo a Sokoto sun ce a koma aiki.
Bidiyon wata budurwa 'yar Najeriya da ta yiwa kaninta rajistar makaranta a jami'ar Cotonou ya yadu a intanet, jama'a da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kai.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da bukatar gwamna Abdullahi Umar Ganduje na sauya sunan jami'ar kimiyya da fasaha dake Wudil zuwa sunan Aliko Ɗangote.
Kakakin majalisar wakilai ta kasa, Femi Gbajabiamila ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa, nan kusa kadan kungiyar malaman jami'a za ta koma bakin aiki nan kusa.
Babban lauya Femi Falana ya bayyana kwarin gwiwar cewa, nan ba da dadewa kungiyar malaman jami'a karkashin ASUU za su janye yajin aikin da suke yi tun Fabrairu.
An nada Farfesa Folasade Ogunsola a matsayin mace ta farko da ta fara zama shugaban jami'ar Legas (UNILAG). Ogunsola ta yi nasara ne cikin mutane bakwai da aka
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya yiwa kungiyoyin jami'o'in kasar bayani, ya ce ba zai yi musu alkawarin da ba zai iya cikawa ba saboda dalilai.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari