Majalisar dattawan Najeriya
Wasu 'yan majisar dattawa sunyi nuni da rushewar tattalin arzirki a matsayin dalilin tazara tsakanin 'yan majalisa da mutanen suka ce maula ake musu sosai.
Gabannin zaben shugaban kasa na 2023, tsohon sanatan Kogi ta yamma, Dino Melaye ya watsar da amininsa, Abubakar Bukola Saraki inda ya koma bayan Atiku Abubakar.
Mrs Pauline Tallen, Ministar Harkokin Mata a Najeriya ta ce mazan da suka kashe dokar sama wa mata matsayi na musamman suna bukatar addu’a. Daily Trust ta ruwai
Kungiyoyin mata na nan suna zanga-zanga inda suka rufe mashigin sakatariyar majalisar dokokin tarayya a kan sakamakon zaben da aka yi na warewa mata kujeru.
Sabon Sanatan Zamfara ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Hussain Nasiha, ya tura takardar murabus daga kujerarsa ta sanata a majalisar dattawa.
Majalisar dokokin tarayya wacce ta hada majalisar dattawa da majalisar wakilai sun fara kada kuri'a kan sauye-sauye 68 na cigaba da aka gabatar game da garamba
Majalisar dattijai ta Najeriya ta amince da kudurin da ke neman ba 'yan takara masu zaman kansu damar tsayawa takara a zabukan kasar nan da wasu dokokin zabe.
Bayan sanyawa sabuwar dokar zabe hannu, shugaba Buhari ya sake mika bukatarsa ga majalisar dokokin kasar nan, ya ce lallai yana bukatar a sake cire wani bangare
Mambobin majalisar wakilai na tarayya sun ki amincewa da wata yunkuri na yi dokar biyan fansho na har abada ga shugabannin majalisar tarayya, rahoton Daily Trus
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari