Majalisar dattawan Najeriya
A cigaba da zaman Shari'ar tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ike Ekweremadu, Kotu ta dage zaman zuwa 31 ga watan Oktoba, ya koma wurin da ake tsare shi.
Benjamin Kalu yana ganin ba zai yiwu a iya kammala tsige Muhammadu Buhari zuwa Mayu ba, an ji Kalu yana cewa lokacin da ake da shi ba zai isa ayi nasar ba.
Tsohon Sanata ya gargadi ‘Yan PDP a kan yunkurin tunbuke Shugaban kasa. Shehu Sani yace Sanatocin PDP su ajiye batun tsige Buhari a gefe, ba zai taba yiwuwa ba.
An fara ganawar ne ‘yan mintoci kadan bayan karfe 2:00 na rana a harabar majalisar dattawa ta kasa a ranar Laraba, Punch ta ruwaito a wani rahoton dauka samo.
Sanata Adamu Muhammad Bulkachuwa yace abokan aikinsa da-dama sun yi na’am da tsige Shugaban kasa, yace sun kawo batun ne domin sun gama duk kokarin da za ayi.
Za a ji Ahmad Lawan ya yi magana yayin da batun tsige shi ya kara karfi. Ana jita-jitar Lawan ya ki sanar da sauya-shekar Sanatocin saboda gudun a tsige shi.
Shugaban kwamitin labarai da wayar da kan kasa na majalisar dattawa, Danladi Sankara ya nesanta kansa daga shirin da ake yi na tsige Shugaba Muhammadu Buhari, r
Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ya goyi bayan yunkurin da majalisar dattawa na tsige Shugaba Muhammadu Buhari saboda matsalar tsaro da ke adabar kasar.A cew
Jigo a APC, Sanata Adeseye Ogunlewe, yace dalilai na addini da kabilanci ne zasu kawo cikas ga yunkurin da wasu yan majalisar tarayya ke yi na tsige Buhari.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari