Majalisar dattawan Najeriya
Alhassan Ado Doguwa yana sha’awar zama Shugaban majalisa, sannan Sani Musa, Barau Jibrin, Orji Uzor Kalu, Godswill Akpabio su na harin kujerar Ahmad Lawan.
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Bayan an gama murnar ya ci zabe, Hukumar zabe ta INEC tayi waje da sunan Gboyega Adefarati a cikin 'yan majalisa. Idan aka tafi a haka, PDP za tayi nasara.
Farfesa Ibrahim Yakasai ya sanar da Hukumar INEC cewa tursasa shi aka yi wajen sanar da sakamako. Wasikar da Farfesan ya rubutawa jami’in INEC ta canza labarin.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da belin da kotu ta baiwa shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa da ake zargi da kisa.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun yan majalisar dattawan kasar a yau Talata, 7 ga watan Maris.
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Har mun fahimci wadanda suka sake lashe zaben Majalisa sun fara yi wa sababbin Sanatoci kamfe. Godswill Akpabio da Uzor Kalu su na neman kujerar Shugaban Kasa
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari