Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Abdullahi Adamu na APC, Gwamna Obaseki da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan sun rasa rumfar zabensu a babban zabe.
Dino Melaye, mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben takarar shugaban kasa na Atiku-Okowa ya ba wa marada kunya ya kawo wa maigidansa ,Atiku, akwatinsa.
Tsohon Gwamnan Abia Orji Uzor Kalu ya yi magana a kan tsarin takaita yawon kudi da canza Nairori, ya ce wata rana sun gagara dafa abinci a dalilin canjin kudin.
Za a ji labari ‘Dan Takarar Majalisar Tarayya Na Mazabar Wudil Da Garko A Jam’iyyar NNPP Ya Rasu A Kano. Mu na Addu’ar Allah ya gafarta masa, ya kyauta bayansa.
Sanatan Ekiti ya soki tsarin canza kudi da Gwamnan CBN ya fito da shi. ‘Dan majalisar ya zargi babban bankin Najeriya na CBN da zama babban barazana ga zabe.
Idan CBN bai dauki mataki ba, za a iya bude Majalisa, Femi Gbajabiamila ya fadawa mutanen mazabarsa Majalisar wakilai za ta iya gaggawa kan lamarin canjin kudi.
Kungiyar NEC ta Dattawan Arewacin Najeriya ta aiko sakon gargadi ga Muhammadu Buhari, an bukaci ya yi hattara da masu neman jefa Najeriya a cikin hadari a zabe
A baya kotun daukaka kara dake zama a Abuja ya jaddada cewa Bashir Sheriff Machina ne sahihin ‘dan takarar APC na kujerar sanatan Yobe ta arewa a jihar Yobe.
Hukumar RMAFC mai alhakin yanka albashin ma’aikata da jami’an gwamnati na kokarin kara albashin da ake biyan shugaban kasa, mataimakinsa, Ministoci da Gwamnoni
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari