Majalisar dattawan Najeriya
‘Yan Majalisa da yawa sun rasa Kujerunsu a 2023. Shugaban majalisar wakilan tarayyan Femi Gbajabiamila ya zargi masu zabe da amfani da addini da kabilanci.
Gabannin rantsar da majalisar dokokin tarayya ta 10 a watan Yuni, a kalla zababbun sanatoci guda biyar ne suke zawarcin mukamin shugaban majalisar dattawa.
'Yan Majalisa 7 Daga Jihohin Arewa su na neman kujerar shugabancin majalisar wakilan tarayya ganin cewa zai yi wahala Femi Gbajabiamila ya zarce a karo na biyu.
Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami
Bola Tinubu ya fadawa zababbun ‘yan majalisa matsayarsa a kan rabon mukamai. Wasu ‘yan majalisar sun tabbatar da zaben Gwamna da ‘Yan Majalisa ne a gaban Tinubu
Zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai saka labule da zababbun yan majalisar tarayya na jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a fadar shugaban kasa.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta shirya tsaf domin ganawa da zababbun ƴan majalisun tarayya a Abuja, waɗanda suka samu nasarar zaɓe a ƙarƙashin ta.
Nasir El-Rufai ya fito da ‘Dan takaran Shugaban Majalisa a Jam'iyyar APC. El-Rufai zai dage wajen ganin ‘Dan majalisar Zariya ya samu mukami na hudu a kasar
Macen farko da ta kafa tarihin zama Sanata a tarihin Najeriya, Sanata Franca Afegbua, ta kwanta dama kamar yadda iyalan gidanta suka tabbatar a wata sanarwa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari