Majalisar dattawan Najeriya
Muhammadu Buhari ya rattaba hannu a wasu kudirorin da ‘yan majalisa suka amince da su, mun kawo jerin sababbin dokokin da Shugaban kasa ya rattaba hannu a kai
Kotun tarayya mai zama a Kano ya haramta daukar mataki kan ‘dan majalisar tarayyar APC, Alhassan Ado Doguwa. Alkalin ya ce babu inda doka ta bada dama ayi haka.
Wasu ‘Yan APC za su yi wa takarar Hon. Tajudeen Abbas taron dangi. A cikinsu akwai Hon. Ahmed Wase; Hon. Yusuf Gagdi; Hon. Muktar Aliyu Betara da Hon. Sada Soli
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya shawarci ƴan takarar shugabancin majalisa ta 10, da su mutunta matsayar jam'iyyar APC da ta Asiwaju Bola Tinubu.
Ƴan sanda a jihar Kano, sun gabatar da rahoton bayanai kan zargin da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa, na laifin kisan kai. An mika takardun ofishi Antoni Janar.
Yayin da ake gab da kaddamar da majalisa ta 10 a watan Yuni, masu neman kujerar majalisar da dama sun fara raba makudan kudade don neman goyon bayan ‘yan uwansu
Ana zargin Shugaban majalisa ya lakume N5.2bn, ya bar ‘Yan Majalisa 359 da N1.6bn. Idan labarin ya gaskata, Femi Gbajabiamila ya samu $11m a cikin kudin nan.
Hon. Abubakar Nalaraba mai wakiltar Nasarawa a Majalisa ya ce ‘Dan takaran da APC suke so, Abbas Tajudeen ba sananne ba ne a majalisar wakilai, bai da kirki.
Shugaban majalisar wakilai ta Najeriya Femi Gbajabiamila ya gargadi masu sun kawo cikas akan shugabanci majalisun tarayya da su guji bacin ran Bola Tinubu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari