Majalisar dattawan Najeriya
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, Majalisar Dattawa ta yi alƙawarin tsayawa don tabbatar da ba a kara farashin mai da wutar lantarki ba a kasar.
Tun da Bola Tinubu ya karbi rikon Gwamnatin Najeriya karin wahala da kuncin rayuwa ake ta shiga. Sanata Sani Musa ya nuna cewa tsare-tsaren APC ba su aiki.
Ana shirin fito da wasu sauye-sauye da za a iya kawowa dokar zabe. Da zarar 'yan majalisa sun yi nasara, yadda ake shirya zabe zai canza a Najeriya.
Majalisar dattijai ta tabbatar da nadin Adama Oluwole Oladapo a matsayin babban darakta na hukumar kula da ayyukan samar da iskar gas ta Najeriya (NMDGIFB).
Sanata Akpabio ya ce an kafa kwamiti na musamman mai dauke da mutane 40 wanda za a ba alhakin aikin yin gyara a kundin tsarin mulkin Najeriya a majalisar dattawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci sanatocin Najeriya su tabbatar da naɗe-naɗen da ya yi a hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON), ya miƙa sunaye.
Jami’an tsaron Najeriya sun yanke shawarar yin amfani da lambar tantancewa ta kasa (NIN) da kuma lambar BVN wajen zakulo masu aikata laifuka da kuma kama su.
Sanata Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawan Najeriya ya jagoranci rantsar da sabbin sanatocu uku da suka fito daga jihohi 3 bayan sun ci zaben cike gurbi.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tura sunayen sabbin daraktoci 5 da ya naɗa a babban bankin Najeriya zuwa ga majalisar dattawa ranar Talata, 13 ga Fabrairu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari