Majalisar dattawan Najeriya
Kungiyar CISA ta yi zargin cewa wani malamin addini da wani jami'in tsaro na da hannu a zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Sanatan Arewa.
Kwamitin majalisar dattawa ya sanya gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso a gaba domin ya yi bayani kan halin da tattalin arzikin ƙasar na ke ciki.
Akwai masu neman cusa sunan Hon. Femi Gbajabiamila a badakalar N3bn ta ofishin Dr. Betta Edu. Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya yi kaca-kaca da masu wannan zargi.
Kakakin majalisar tarayya, Tajudeen Abbas ya rantsar da 12 daga cikin zababbun mambobi 15 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gabatar a ranar Laraba.
Majalisar dattawan Najeriya ta ce a bayanan da ta samu, birnin tarayya Abuja na fuskantar barazana duba da yanayin yadda tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a wasu yankuna.
Majalisar dattijan Najeriya ta canza tunani bayan manyam hafsoshin tsaron ƙasa sun bayyana a gabanta, ta umarci su tafi su sake dawowa ranar Talata a mako mai zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya ta fara jera tambayoyi ga manyan hafsoshin tsaron Najeriya kan yanayin da aka shiga na taɓarɓarewar tsaro a sassan ƙasar nan.
Majalisar dattawa ta shirya ganawa da hafsoshin tsaron kasar nan kan matsalar rashin tsaro da ake ci gaba da fama da ita a sassa daban-daban na kasar nan.
Hukumomin tsaro sun fito sun yi magana kan zargin da ake yo wa wani sanatan Arewa na daukar nauyin ta'addanci. Hukumomin sun ce zargi ne mara tushe.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari