Albashin ma'aikatan najeriya
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Gwamnatin tarayya za ta sake zama da NLC domin ci gaba da tattauna batun mafi karancin albashin da kungiyoyin kwadago ke ta fafutukar a yi wa gyara.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana mafi karancin albashi na N48,000 da gwamnatin tarayya ta gabatar a matsayin tayin Almajiri.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi fatali da sabon mafi ƙarancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar da taron kwamitin da aka kafa yau Laraba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana kan nazarin yiwuwar fara amfani da wani sabon tsarin biyan albashi ga ma’aikatan gwamnati na 'iya kokarinka, iya albashinka.'
Kungiyar kwadago ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya idan gwamnati bata janye karin kudin wuta da ta yi ba zuwa ranar Lahadi, 12 ga watan Mayu
Gwamnatin jihar Kano ta ce ba gaskiya ba ne cewa za ta kori masu sharar da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta dauka aiki kamar yadda wasu ke yadawa.
Kungiyar masana harkokin ma'aikatan Najeriya (NECA) ta gargadi gwamnatin tarayya kan jinkirin karin albashi ga ma'aikata. Ta ce jinkirin na kawo cece-kuce.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), a ranar Alhamis, 2 ga Mayu, ta jaddada kudirinta na samar da ingantaccen mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari