Hukumar gidajen yarin Najeriya
Matashin wanda dan asalin jihar bauchi ne kuma yake karatu a jihar Jigawa ya zagi Hajiya Aisha Buhari, uwargidar shugaban kasa, da zargin taci kudin talakawa
Baffan Aminu Adamu wanda ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari a Twitter ya yi bayanin abin da ya auku, an ji da hannun Uwargidar shugaban kasa aka kama shi.
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa an kammala bincike kan farmakin da ‘yan ta’adda suka kai kurkukun Kuje amma ba za a bayyana ba.
Watanni uku bayan yan bindiga sun farmaki gidan yarin Kuje wanda yayi sanadiyar tserewar fursunoni da dama, har yanzu ba a ji doriyar fursunoni fiye da 400 ba.
Kotu ta aika mata gidan kurkuku bayan ta amsa laifin hallaka Jikarta da hannunta saboda kishi, za a cigaba da sauraron wannan shari’a a ranar 4 ga watan Oktoba.
Hukumar gidajen gyaran hali ta babban birnin tarayya, ta sanar da mutuwar daya daga cikin mazauna gidan yarin Kuje sakamakon rashin lafiya da yayi fama da ita.
Akwa Ibom - An sako shahrarren Lauya, Barista Inibehe Effiong, daga gidan gyara hali bayan kwashe kwanaki 30 da aka yanke masa kan laifin raini ga Alkali..
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kama wasu mutane 480 da ake zargi da aikata laifuka a wasu gine-gine da ba a kamala ginawa
Masu fama da gidajen haya za su cigaba da wahala, doimin an gano duk da halin da aka shiga a lokacin COVID-19, darajar filaye da gidaje na haya bai fadi ba.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari