Fadar shugaban kasa
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Majalisar magabata da masu ruwa da tsaki na tarayya ta ce tana goyon bayan gwamnatin tarayya da babban bakin Najeriya CBN kan kudirin sauya fasalin Naira..
TSaffin shugabannin kasar Najeriya, sama da gwamnoni goma da ministoci, shugabannin hafsoshin soja sun dira fadar shugaban kasa domin halartan taron magabata.
Fasar shugaban kasa ta aika sakon gayyata ga dukkan tsaffin masu fada a ji a Najeriya da suka taba rike babban mukami don tattaunawa kan wasu matsaloli da suka.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gana a sirrance da gwamnan CBN, shugaban gwamnoni, Aminu Tambuwal da Atiku Bagudu kan karancin sabbin takardun naira uku.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ya magantu kan mutanen da ake zargin suke juya fadar shugaban kasa da ake kira 'cabal'.Ya zargi Adesina na cikinsu
Tsohon ministan sufurin jiragen sama kuma daraktan midiya na kwamitin kamfen Bola Tinubu da Kashin Shettima ya yi zargi mai kama da na gwamna Malam El-rufai.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa al'ummar Najeriya sun gaji da mulkin shugaba Buhari saboda haka suka fara jifarsa da duwatsu amma hakan gaskiya bai dace ba..
Fadar Shugaban kasa ta bakin kakakin Shugaban kasa Garba Shehu tayi martani ga dattijon kasa Tanko Yakasai kan maganar da yayi game goyon bayan Buhari ga Tinubu
Fadar shugaban kasa
Samu kari