Fadar shugaban kasa
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan daftarin kasafin kudin Najeriya na shekarar 2022 da za'a shiga. Shugaban kasa ya rattafa hannun da safiyar Alhamis
Reno Omokri, hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya musanta batun cewa kudaden da tsohon shugaban ya bari sun kare bayan kimanin makwanni uku a 2015,
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu wani canji da ya samu hadiman shugaba Buhari da cutar korona ta kama, kuma a halin yanzun sun killace kansu a gida.
Fadar shugaban ƙasa ta maida martani kan sukar mutane da kuma na jam'iyyar PDP kan zuwa Buhari Legas a lokacin da yan bindiga suka kashe mutane da dama a Sokoto
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi birnin Istanbul, kasar Turkiyya ranar Alhamis, 16 ga Disamba, 2021 don halartan taron hadin kan Afrika da Turkiyya karo na uku
Kasafin fadar shugaban kasa na abinci da tafiye-tafiye na tsawon shekara shida ya kai kudi har N34 biliyan kamar yadda aka gano bayanai daga kasafin kudaden.
Firam Ministan kasar Habasha, Abiy Ahmad, ya jagoranci rundunar Sojojin kasarsa wajen yaki da yan tawayen Tigray da suka addabi gwamnatinsa, tashar yada labaran
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartarwa a ranar Laraba, 17 ga watan Nuwamba a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya, Abuja.
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Farfesa Attahiru Jega, yace dan me kowace matsala mai muni ta fi samuwa a yankin arewacin Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari