Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Olusegun Obasanjo kan cewa Bola Tinubu ya gaza da ya yi. Fadar shugaban kasa ta ce Tinubu na gyara matsalolin Obasanjo
Babban malamin nan, Emeritus Archbishop na Abuja ya bukacu shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa yan Najeriya aiki ba tare da nuna fifiko ba.
Majalisar zartarwa ta tarayya ta amince da shirin karbo rancen $2.2 biliyan domin habaka tattalin arziki, tare da shirin tallafin gidaje mai rahusa ga ‘yan kasa.
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin 2025 da ya kai Naira tiriliyan 48 kamar yadda ministan kasafi, Atiku Bagudu ya bayyana bayan taron FEC.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu yana jagorantar taron FEC yanzu haka a fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja, manyan kusoshin gwamnati sun hallara.
Yariman Saudiyya mai jiran gado, Muhammad bn Salman ya yabi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya ɗauka na farfaɗo da tattalin arzikin Najeriya.
Yunusa Tanko, shugaban kungiyar 'Obidient' ya tabbatar da cewa Peter Obi zai iya zama shugaban kasa a 2027, yana mai cewa magudi ne ya hana Obi nasara a 2023.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya gobe Lahadi zuwa ƙasa mai tsarki domin halartar taron ƙasashen Larabawa da Musulunci ranar Litinin.
Tsohon karamin ministan gidaje da raya birane, Abdullahi T. Gwarzo ya bayyana dalilin da ya sa aka sauke shi daga kujerarsa, ya ce Gawuna ya kamata a ba.
Fadar shugaban kasa
Samu kari