Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a gaggauta sakin yaran da aka tsare tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zarginsu da hannu a zanga-zanga.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci bakwai da ya naɗa, hakan na zuwa ne bayan majalisar dattawa ta gama tantance su.
Ministocin da Bola Tinubu ya nada sun isa fadar shugaban kasa domin rantsar da su. Za a rantsar da ministocin ne bayan majalisar dattawa ta tantance su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya rantsar da sababbin ministocin da ya nada a gwamnatinsa. Shugaba Tinubu zai rantsar da su a ranar Litinin.
Fadar shugaban kasa ta yi karin haske kan mutanen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada shugabannin hukumomin tsaro da yankunan da suka fito.
Ana da labari Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Jama’a sun yi Allah Wadai da Gwamnatin Tinubu saboda maka su a kotu.
Minista ya umarci ‘yan sanda su sallama takardun sharia da yara masu zanga-zanga. Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN zai karbi shari'ar yara masu zanga-zanga.
Hadimin shugaban kasa ya ce Bola Tinubu yana kwana ba ya barci saboda aiki da ya ke wajen ganin Najeriya ta dawo daidai. Ya bukaci yan Najeriya su kara hakuri.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa zuwa yanzu mutane miliyam 25 sun samu tallafin rage raɗaɗi kowane N25,000 a sassan Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari