Hukumar Sojin Najeriya
Bayan sace ɗalibai mata, miyagun 'yan bindiga sun shiga wurin kwanan ma'aikatan gini a jami'ar tarayya da ke Gusau, a jihar Zamfara sun kwace mutane 9.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun sheƙe jami'an tsaron da ke kan bakin aiki har uku a yankin ƙaramar hukumar Ovia a jihar Edo.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya bayyana cewa akwai ayar tambaya da kashin kaji a jikinsu wasu 'yan siyasa dangane da kashe-kashen da ake a Filato.
Rundunar sojin Operation Sace Haven sun samu nasarar gano wata masana'anta da aka ɗauki tsawon shekaru ana ƙera makamai a Jema'a da ke kudancin jihar Kaduna.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wani babban Fasto da ɗiyarsa a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Ibrahim Faskari ya shawarci mutane da su dauki makamai don kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga a Najeriya.
Jami'an tsaron haɗin guiwa da taimakon 'yan banga da mutanen gari sun halaka 'yan bindiga akalla 21 a ƙaramar hukumar Danko Wasagu da ke jihar Kebbi.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya maka sojin kasar a kotu don neman hakkinsa da aka tauye masa a matsayinsa na dan kasa da iyalansa.
Kungiyar Kiristoci Matasa a Najeriya sun yabi Shugaba Tinubu kan nade-naden mukamai, ta ce sun ji kunya a farko da kin tikitin Musulmi da Musulmi.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari