Hukumar Sojin Najeriya
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya yiwa tsohon gwamnan jihar Filato rasuwa bayan da aka bayyana ya yi rashin lafiya. AN bayyana kadan daga tarihinsa.
Mayakan ISWAP da Boko Haram akalla 60 ne su ka hallaka yayin wani artabu tsakaninsu a tsibirin Tumbum Ali da ke karamar hukumar Marte a cikin jihar Borno.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa za a iya magance matsalar tsaro ne a yankin Arewa maso Gabas idan masu ruwa da tsaki sun haɗa kai.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta ƙara matsa kaimi a yunkurinta na tabbatra da zaman lafiya a Arewa maso Yamma, ta halaka yan bindiga tare da ceto mutane a Zamfara.
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar ceto akalla mutane 189 da masu garkuwa suka sace, tare da kama 'yan ta'adda 122 a cikin kwanaki bakwai...
Dakarun ƙungiyar ƴan banga sun samu nasarar sheke tawagar ƴan bindiga huɗu yayin da suka yi yunkurin kai hari wani ƙauye a jihar Kebbi ranar Litinin.
Dakarun rundunar sojin ƙasan Najeriya sun ragargaji yan bindiga a yankunan Birnin Gwari da Igabi da ke cikin jihar Kaduna, sun kwato muggan makamai.
Mace ta farko da ta zama Manjo Janar a Najeriya, Aderonke Kale mai ritaya ta riga mu gidan gaskiya ta na shekaru 84 a duniya a birnin Landan da ke Ingila.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin Fulani Makiyaya da yan banga a ƙasuwar Beji ta mako mako, mutum biyu sun rasu yayin da wasu ke asibiti.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari