Labaran tattalin arzikin Najeriya
Direbobi a jihar Gombe sun bayyana bukatarsu ga babban bankin Najeriya yayin da ake ci gaba da jiran wa'adin mayar da tsoffin kudi ya kare nan da kwanaki kadan.
Shugabannin bankuna a Najeriya za su tattauna da majalisar dokokin Najeriya domin gano mafita ga karancin kudi da ake fama dashi a kasar nan a halin yanzu.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da yadda sabbin kudi ke gogewa ko kuma zama wani launi bayan taba ruwa, an gano yadda kudaden ke da wtaa illar.
An kama wasu bata-gari da ake zargin suna aikata harkallar miyagun kwayoyi a Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihohin Arewacin Najeriya da kudu.
Babban Bankin Najeriya ya kawo wani sabon shirin da zai taimaka wajen tabbatar da an yi abin da ya dace wajen tabbatar da sabbin kudi sun shiga hannun kowa.
Babban Bankin Najeriya ya bayyana adadin kudaden da zai fara cajin duk wasu bankunan da suka ki amsan sabbin kudaden da ya buga ya ajiye yana jiran su dauka.
Bankuna a kasar nan na ci gabda ba da tsoffin kudade a na'urorin ATM a yankuna daban-daban na Najeriya. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ke tafiya a kwanan nan.
Mai kamfanin Twitter ya ba da mamaki yayin da ya yi gwanjon kayayyakin da ke cikin kamfanin a wani yunkuri na biyan kudaden hayan da ake bin kamfanin Twitter.
Wata sabuwa ta fito daga wani babban malamin addinin da ya yace akwai bukatar a dage zaben 2023 da ke tafe nan da kwanaki kadan. Ya fadi dalilin fadin haka.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari