Labaran tattalin arzikin Najeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana halin da ake ciki game da batun kame gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Gwamnan na ci gaba da fuskatar barazanar kame yanzu.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.
Wata hazikar matashiya 'yar Arewa ta bayyana irin baiwar da Allah ya yi mata, ta kirkiri abin da ka iya kawo sauyi a duniya. Ta tara ledar ruwa ta samar da mai.
Babban Bankin Najeriya ya turawa dukkan 'yan Najeriya sakon tes game da tsoffin kudi da ke ci gaba da yawo a kasar, ya bayyana abin da ya sa a gaba da kuma.
Yanzu muke samun labarin cewa, hukumar DSS ta ce bata kama gwamnan babban bankin Najeriya ba kamar yadda rahotanni a baya suka bayyana a kafafen labaran gida.
Bayan shafe watanni da dama 'yan Najeriya na fama da tashin farashin kayayyaki, an ce kayayyaki sun yi sauki a kasuwanni a cikkin watan Disamban da ya gabata.
Hukumar DSS ta yi mamaya a ofishin gwamnan CBN bisa zarginsa da aikata babban laifin daukar nauyin ta'adda a kasar nan. A baya sun nemi a basu damar kama shi.
Wani mai sana'ar wanke-wanke ya bayyana kadand aga tagomashin da yake samu a kasar waje, ya ce akalla N1m yake samu a duk wata daya idan ya yi aikin da yake.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari