Labaran tattalin arzikin Najeriya
An kama waus manajojin banki da laifin boye sabbin Najeriya da aka basu don su rabawa mutane a kasar nan. An bayyana yadda suka shiga hannu a wannan lokacin.
A labarin da muke samu, kamfanin man fetur na NNPC ya bayyana lokacin da za a daina ganin karancin man fetur a Najeriya. Ya ce nan d amako guda komai zai kau.
Kwastomomin wasu bankuna a jihar Legas sun shiga tashin hankali yayin da aka hana su shiga banki don samun sabbin Naira da aka buga, a ranar Talatar a yau.
Wata mata ta bayyana a kafar sada zumunta, inda aka ga tana tallan kudi a bainar jama'a. Mutane sun nemi sanin ina take samo wadannan kudade masu ban mamaki.
Wani dan takarar shugaban kasa a ADP, Sani Yabagi ya ce babu batun alheri game da sauyin kudi, kawai ana son hana yin zabe sahihi ne a Najeriya a 2023 da ake.
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
A labarin da muke samu, an hana CBN tsawaita wa'adin amfani da tsoffin kudi bisa wasu dalilai da suka gindayo a hannu. An bayyana dalilin da yasa hakan ta faru.
Idan CBN bai dauki mataki ba, za a iya bude Majalisa, Femi Gbajabiamila ya fadawa mutanen mazabarsa Majalisar wakilai za ta iya gaggawa kan lamarin canjin kudi.
Makonni biyu da suka wuce aka ba wani banki sababbin kudi, har yau ba su fito da kudin ba. CBN yana zargin sauran bankuna da kawo tasgaro ta hanyar boye Nairori
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari