Labaran tattalin arzikin Najeriya
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Kotun koli ta dage shari'ar da ake tsakanin gwamnoni da gwamnatin tarayya game da dokar kudi na babban bankin Najeriya. An fadi yaushe za a zauna a jaj gaba.
Wani dattijo da ya fito neman aiki ya taki sa'a bayan da aka gwangwaje shinda maƙudan kuɗaɗe. Dattijon dai ya fito neman aiki ne domin ya biya kuɗin hayar gisa
Wata mata mai ɗauke da juna biyu ta taki sa'a bayan an gwangwaje t ada kyautar sababbin kuɗi. Matar ta bayyana cewa dama na abinci take nema ita da ƴaƴanta.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya tsinewa wasu gwamnoni kuma yayi Allah wadai da kalaman NNPP. Abdullahi Ganduje ya ce babu shawara Gwamnan CBN ya canza kudin kasa.
Mista Johnson Ademola Adesola ya rasu yana kokarin cire kudi a layin bankin Wema. Jami’ar jihar Legas ta tabbatar da rasuwar Adesola da yadda abin ya faru.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana dalilin da yasa suka maka Buhari da CBN a kotu kan batun da ya shafi sabbin kudi da kuma karancin Naira. Ya fadi dalili da yasa.
Raji Fashola ya ce Muhammadu Buhari bai sabawa kotun koli ba, ya ce shugaban kasa ya dauki mataki na tsaka-tsakiya ne domin ayi maganin kuncin da jama’a ke ciki
Sarki Muhammadu Sanusi na Arewa ya ce sauyin Naira zai taimaka matuka ga 'yan Najeriya a wannan yanayin da ake ciki na fuskantar kalubalen matsalolin siyasa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari