Labaran tattalin arzikin Najeriya
Abdullahi Ganduje yace zai rushe bankin da yaki karbar tsohon kudi ya gina makaranta. Gwamna Ganduje ya shirya yaki da bankuna kan kin amfani da tsofaffin kudi.
Wani dan Najeriya ya wallafa bidiyon tsaffin takardun naira da aka buga su fiye da shekaru 15 a kasar, bidiyon da ya wallafa a shafin TikTok ya dauki hankali.
Wani dan Najeriya ya fusata yayin da aka zo yanke wutar NEPA a gidansa. Ya bayyana fushi ta hanyar bin dan NEPA a guje da adda a hannunsa, jama'a sun girgiza.
Dan majalisar wakilai a Najeriya ya bayyana yadda karancin sabbin Naira ke shafarsa, ya ce har yanzu bai samu adadin kudin da yake so na yin kamfen ba a nan.
Wata mata mai juna biyu ta rasu a asitinin Kano yayin da likitoci suka ki taba ta bayan da tazo jinya. An bayyana yadda lamarin ya faru saboda rashin kudi.
Kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ya bayyana cewa, akwai yiwuwar zaben bana ya samu tasgaro yayin da kowa ke jiransa. Rashin kudi ne zai jawo matsala.
Muhammadu Buhari ya yi wa ‘Yan kasa jawabi a game da batun sauya kudin. An ji hakan zai bunkasa tattalin arziki, zai rage amfani da dukiya wajen lashe zabe.
Ana tsaka da shan wahala game da karancin sabbin Naira, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki. Shugaban zai yi bayani.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari