Labaran tattalin arzikin Najeriya
Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin babu dalilin gwamnati ta rika fada da ‘yan kasuwan da suka adana kayan abinci a Najeriya ya ce ba su ne su kawo tsadar rayuwa ba.
Farfesa Kabiru Isa Dandado ya ce janye tallafin man fetur ranar farko ya jawo tsadar rayuwa, ya ce idan yunwa tayi kamari, za a iya dibar jama’a a shigar da su barna
An bayyana jihohin Najeriya 10 da ake yawan fama da tsadar kayayyakin abinci a Najeriya. An bayyana dalilin da yasa kayayyakin ke kara tashi a halin yanzu.
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Mista Olayemi Cardoso ya bayyana cewa duk duniya aiki guda daya tak ta fi tasa wahala a halin yanzu, ya bayyana hakan ne a Abuja.
Dillalan hatsi a kasuwar hatsi ta kasa da kasa ta Dawanau a jihar Kano sun karya farashin hatsi domin rage radadin da jama'a ke fuskanta a jihar.
Mun tattaro matakan da aka cin ma yayin da Bola Ahmed Tinubu ya zauna da Gwamnonin jihohi. Shugaban kasa ya yabi kokarin da Abba Kabir Yusuf ya fara a Kano.
Mai magana da yawunAtiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya yi gargadin cewa ‘yan Najeriya na mutuwa daga munanan manufofin gwamnatin shugaba Bola Tinubu.
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Kamfanoni irin su BUA, Flourmills, Cadbury da ma bankuna irin su Unity na fuskantar barazana daga faduwar darajar Naira, inda suka tafka asarar naira biliyan 140.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari