Labaran tattalin arzikin Najeriya
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Kudin Najeriya; Naira sun kara daraja a kasuwar musayar kudi ta duniya biyo bayan dogon kai ruwa rana da aka yi a baya na darajar kudin kasar ta Afrika.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Kamfanonin waje za su zo da kudi su yi kasuwanci a kasar nan. Masana suna ganin hakan zai samar da ayyukan yi ya kawowa gwamnati kudin shiga a 2024.
Tun ba yau ba, ana yawan zargin NNPCL da cewa su na boye gaskiyar cinikinsu. Ba a san gaskiyar abin da ke faruwa game da kudin da ake samu wajen saida man fetur ba.
Bankin duniya ya ce bude kofa domin shigo da kaya kamar shinkafa zai taimaka. Hakan zai sa a fito da mutane miliyan 1.3 daga cikin talauci da ake fama da shi.
Sabon gwamnan CBN ya sha bam-bam da Godwin Emefiele. Micheal Olayemi Cardoso ya zo da tsare-tsarensa, yanzu wadanda aka rika ba bashi za su dawo da kudi.
CBN ya fitar da jawabi a kan karancin kudin da ake fama da shi a manyan biranen da ke kasar nan. Manyan bankuna da mutane su ka haddasa wahalar takardun kudin.
Tun daga zuwa taruka a kasashen duniya, tafiye-tafiye da sayen motocin alfarma, gwamnatin Tinubu ta kashe makudan kudade ba tare da la'akari da matsin tattali ba.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari