Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kamfanin Apple ya sanar da fito da jerangiyar sabbin wayoyin IPhone 14 dke da wasu abubuwa masu ban mamaki da karin amfani ga masu amfani da ita a kullum...
Hukumar Kula da Harkokin Sadarwar ta Najeriya ta gano wasu abubuwan da ka iya kawo tsaiko ga 'ya kasa a kan manhajar Google Chrome da dai sauran ababen na'ura
Duniya na kara ci gaba, a yanzu dai 'yan dako sun kusa daina amfani da karfi wajen tura amalanken daukar kaya saboda wani mutum ya samo musu sauki a aikin.
A watan Maris, Najeriya ta fuskanci wani mummunan yanayi na karancin man fetur tun bayan da kasar ta shigo da wani nau'in mai gurbatattce, rikici ya samu...
Kungiyar kwararrun likitoci ta Najeriya ta shaida cewa, akalla kwararrun likotoci 500 ne suka fice daga gida Najeriya domin kama aiki a wasu kasashen waje.
Idan baku manta ba, ASUU dai ta shiga yajin aikin ne tun ranar 14 ga watan Fabrairun bana, inda ta kora dalibai gidan iyayensu tare da maida su 'yan zaman banza
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike na Jihar Ribas ya karbi bakuncin Sarkin Musulmi, Mai Martaba Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar a yau Juma'a 9 ga wata.
Kamfanin Twitter ya goge wani rubutun farfesa Uju Anya, malama a jami’ar Carnegie Mellon ta Amurka, kan martaninta ga rashin lafiyar Sarauniyar Ingila Elizabeth
Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, wani wa da kani sun guntule hannun mahaifinsu dan shekara 60 don kawai su samu damar sace shanunsa a wani batun koru a Neja
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari